fidelitybank

Korona: Ba a samu Omicron a Nijeriya ba har yanzu- NCDC

Date:

 

 

 

 

 

Cibiyar Lura da Cututtuka ta Ƙasa, NCDC ta sanar da cewa har yanzu ba a samu nau’in korona na Omicron a ƙasar ba.

 

Duk da ba a samu nau’in cutar a Nijeriya ba, amma kuma ana ci gaba da samun su a ƙasashe irin su Tarayyar Ingila, Isra’la, Botswana, Hong Kong, Jamus, Belgium, Italya da sauransu.

 

Darakta-Janar na NCDC, Ifedayo Adetifa ya baiyana cewa duk da ba a samu rahoton kisa da ga wannan nau’in korona ba, an gano cewa a kwai jinsin ƙwayar har 126 na yawo a faɗin duniya wanda a ka wallafa a wata mujallar tattara bayanan korona na duniya.

 

Adetifa ya ƙara da cewa Ma’aikatar Lafiya ta Ƙasa da NCDC na sane kuma suna zura ido a kan sabon nau’in cutar na korona, in da ya ce tuni Hukumar Lafiya ta Duniya, WHO ta aiyana shi a wani nau’i mai ban tsoro ta kuma raɗa masa suna da Omicron.

 

“Gwamnatin tarayya ta ƙara ƙarfafa sa ido a filayen jirgin sama da sauran gurare sannan ta kafar dokar yin gwajin korona na dole a waɗan nan guraren domin tabbatar da bin matakan kariya na tafiye-tafiye da Hukumomin lafiya su ka gindaya,”

 

 

 

thisday nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp