fidelitybank

Korona: Ba a samu Omicron a Nijeriya ba har yanzu- NCDC

Date:

 

 

 

 

 

Cibiyar Lura da Cututtuka ta Ƙasa, NCDC ta sanar da cewa har yanzu ba a samu nau’in korona na Omicron a ƙasar ba.

 

Duk da ba a samu nau’in cutar a Nijeriya ba, amma kuma ana ci gaba da samun su a ƙasashe irin su Tarayyar Ingila, Isra’la, Botswana, Hong Kong, Jamus, Belgium, Italya da sauransu.

 

Darakta-Janar na NCDC, Ifedayo Adetifa ya baiyana cewa duk da ba a samu rahoton kisa da ga wannan nau’in korona ba, an gano cewa a kwai jinsin ƙwayar har 126 na yawo a faɗin duniya wanda a ka wallafa a wata mujallar tattara bayanan korona na duniya.

 

Adetifa ya ƙara da cewa Ma’aikatar Lafiya ta Ƙasa da NCDC na sane kuma suna zura ido a kan sabon nau’in cutar na korona, in da ya ce tuni Hukumar Lafiya ta Duniya, WHO ta aiyana shi a wani nau’i mai ban tsoro ta kuma raɗa masa suna da Omicron.

 

“Gwamnatin tarayya ta ƙara ƙarfafa sa ido a filayen jirgin sama da sauran gurare sannan ta kafar dokar yin gwajin korona na dole a waɗan nan guraren domin tabbatar da bin matakan kariya na tafiye-tafiye da Hukumomin lafiya su ka gindaya,”

 

 

 

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp