fidelitybank

Kocin Eagles da matarsa sun ziyarci ofishin jakadancin Najeriya

Date:

Babban kocin Super Eagles, Jose Peseiro, tare da matarsa, sun ziyarci ofishin jakadancin Najeriya a Portugal a ranar Alhamis.

Peseiro da matarsa sun samu tarba daga Jakadan Najeriya a kasar Portugal, Alex Kefas, da dukkan ma’aikatan ofishin jakadancin.

Mawakin wanda dan kasar Portugal ne ya saka hotonsa da matarsa Kefas da ma’aikatan ofishin jakadancin tare da takaitaccen sako a shafukan sada zumunta.

Peseiro ya rubuta a shafinsa na Twitter cewa “Ina farin cikin haduwa da Jakadan Najeriya a kasar Portugal, Alex E. Kefas, da dukkan ma’aikatan ofishin jakadancin.”

Ya kara da cewa “Na gode sosai don kyakkyawar tarba da muka samu ni da matata.”

An nada dan wasan mai shekaru 62 a matsayin kocin Super Eagles a ranar 15 ga watan Mayun bana.

‘Yan Afirka ta Yamma sun samu nasara a wasanni biyu kuma sun sha kashi biyu a wasanni hudu na farko karkashin jagorancinsa.

Super Eagles za ta kara da Desert Foxes ta kasar Algeria a wasan sada zumunci a filin wasa na Miloud Hadefi, Oran a ranar Talata 27 ga watan Satumba.

vanguard news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu É—auki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta É—aukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu Ć™awayen Amurka za su É—anÉ—anar kuÉ—arsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta É—aure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miĆ™a saĆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...
X whatsapp