fidelitybank

Kirsimeti: Orji Kalu ya gamsu da ziyarar da ya kai Enungu

Date:

Bualaliyar majalisar dattawa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana jin dadinsa kan ziyarar da ya kai jihar Enugu a ranar Kirsimeti.

Tsohon gwamnan jihar Abia, a wani sako da ya wallafa a shafinsa na Facebook a ranar Lahad, ya ce” Ziyarar da ya kai garin Kwal ta yi matukar ban mamaki”, inda ya ce”Gwamna Ifeanyi Ugwuanyi, babban kwamandan runduna ta 82 na sojojin Najeriya, Manjo Janar T.A Lagbaja ne ya tarbe shi.

Jigon jam’iyyar All Progressives Congress (APC), wanda ya raba wasu hotuna daga ziyarar, ya ce, “hakika bikin Kirsimeti a Enugu jiya ya yi matukar ban sha’awa domin na kasance bako ga wasu fitattun ‘yan kasa guda hudu.

”Abokina kuma Gwamnan Jihar Enugu, Rt.Hon Ifeanyi Ugwuanyi ya karbe ni cikin nishadi. Abokina kuma tsohon Sakatare na dindindin, Sir Chinyeaka Ohaa ya karɓe ni. Babban kwamandan runduna ta 82 ta sojojin Najeriya, Manjo Janar T.A Lagbaja ne ya karbi bakwancin mu, kuma kungiyar OUK Movement reshen Enugu karkashin jagorancin, Hon Emeka Edeh, ita ma ta karbe mu da kuma nishadantar da mu. Na gode Enugu.” A cewar Orji.

PlatinumPost ta rawaito cewa, Kalu ya yi shiru a kan sha’awarsa tsayawa takara a zaben shugaban kasa na 2023 a karkashin jam’iyyar APC a daidai lokacin da a ke ta cece-kuce kan cewa yankin Kudu maso Gabas ya kamata ya samar da Shugaban kasa.

latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...
X whatsapp