fidelitybank

Kirsimeti: Orji Kalu ya gamsu da ziyarar da ya kai Enungu

Date:

Bualaliyar majalisar dattawa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana jin dadinsa kan ziyarar da ya kai jihar Enugu a ranar Kirsimeti.

Tsohon gwamnan jihar Abia, a wani sako da ya wallafa a shafinsa na Facebook a ranar Lahad, ya ce” Ziyarar da ya kai garin Kwal ta yi matukar ban mamaki”, inda ya ce”Gwamna Ifeanyi Ugwuanyi, babban kwamandan runduna ta 82 na sojojin Najeriya, Manjo Janar T.A Lagbaja ne ya tarbe shi.

Jigon jam’iyyar All Progressives Congress (APC), wanda ya raba wasu hotuna daga ziyarar, ya ce, “hakika bikin Kirsimeti a Enugu jiya ya yi matukar ban sha’awa domin na kasance bako ga wasu fitattun ‘yan kasa guda hudu.

”Abokina kuma Gwamnan Jihar Enugu, Rt.Hon Ifeanyi Ugwuanyi ya karbe ni cikin nishadi. Abokina kuma tsohon Sakatare na dindindin, Sir Chinyeaka Ohaa ya karɓe ni. Babban kwamandan runduna ta 82 ta sojojin Najeriya, Manjo Janar T.A Lagbaja ne ya karbi bakwancin mu, kuma kungiyar OUK Movement reshen Enugu karkashin jagorancin, Hon Emeka Edeh, ita ma ta karbe mu da kuma nishadantar da mu. Na gode Enugu.” A cewar Orji.

PlatinumPost ta rawaito cewa, Kalu ya yi shiru a kan sha’awarsa tsayawa takara a zaben shugaban kasa na 2023 a karkashin jam’iyyar APC a daidai lokacin da a ke ta cece-kuce kan cewa yankin Kudu maso Gabas ya kamata ya samar da Shugaban kasa.

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp