fidelitybank

KIRSIMETI: IPMAN ta ci alwashin wadata ƴan ƙasa da man fetur

Date:

 

 

Ƙungiyar Dillalan Man Fetur ta Ƙasa, IPMAN ta tabbatarwa ƴan ƙasa cewa za ta wadatar da man fetur a ƙasa yayin bukukuwan Kirsimeti.

Shugaban ƙungiyar na ƙasa, Chinedu Okoronkwo ne ya bada tabbacin a yayin tattaunawa da Kamfanin Daillancin Labarai, NAN a ranar Laraba a Legas yayin da ya ke magana a kan dawowar layikan mai a gidajen mai.

Me Okoronkwo ya yi kira ga gwamnatin taraiya da ta hanzarta ta biya ƴan kasuwa biliyoyin nairori da su ke tsimaye daga gare ta.

“Mu na son mu nunawa ƴan ƙasa cewa a shirye mu ke mu haɗa kai da gwamnati domin wadata ƴan ƙasa da mai a yayin bukukuwan Kirsimeti da ma bayan Kirsimeti,” in ji Shugaban.

 

 

legitnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp