fidelitybank

KIRSIMETI: IPMAN ta ci alwashin wadata ƴan ƙasa da man fetur

Date:

 

 

Ƙungiyar Dillalan Man Fetur ta Ƙasa, IPMAN ta tabbatarwa ƴan ƙasa cewa za ta wadatar da man fetur a ƙasa yayin bukukuwan Kirsimeti.

Shugaban ƙungiyar na ƙasa, Chinedu Okoronkwo ne ya bada tabbacin a yayin tattaunawa da Kamfanin Daillancin Labarai, NAN a ranar Laraba a Legas yayin da ya ke magana a kan dawowar layikan mai a gidajen mai.

Me Okoronkwo ya yi kira ga gwamnatin taraiya da ta hanzarta ta biya ƴan kasuwa biliyoyin nairori da su ke tsimaye daga gare ta.

“Mu na son mu nunawa ƴan ƙasa cewa a shirye mu ke mu haɗa kai da gwamnati domin wadata ƴan ƙasa da mai a yayin bukukuwan Kirsimeti da ma bayan Kirsimeti,” in ji Shugaban.

 

 

vangurd 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp