fidelitybank

Kasar Amurka ta bukaci ‘yan Jaridu su gudanar da ayyuka cikin kwarewa

Date:

Kasar Amurka ta bukaci ‘yan jaridun Najeriya da su bi ka’idojin gudanar da ayyukan su, domin tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali da nuna kwarewa a cikin al’umma.

Mai magana da yawun ofishin Jakadancin Amurka a Najeriya, Jeanne Clark ne ya bayyana hakan a ranar Laraba jihar Kano, yayin wani taro na kungiyar Editocin Najeriya tare da hadin gwiwar ofishin jakadancin Amurka da a ka shiyyar Arewa maso Yamma.

Ya ce, “Amurka na daukar kwararan matakai a muhimman fannoni biyar, wadanda suka hada da tallafawa kafofin yada labarai masu zaman kansu, da yaki da cin hanci da rashawa, da karfafa masu neman sauyi a dimokuradiyya da ciyar da fasahohin zamani na dimokuradiyya da kare zabuka na gaskiya da adalci da kuma tsarin siyasa”. A cewar Clark.

Tun da farko a jawabinsa na maraba, shugaban kungiyar Editoci na kasa, Mustafa Isah, ya ce, taron zai samar da wani dandali ga masu ruwa da tsaki a harkar yada labarai, domin gudanar da binciken kansu, tare da fara tattaunawa mai karfi kan tsarin ka’idojin yada labarai.

national tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...
X whatsapp