fidelitybank

Kasar Amurka ta bukaci ‘yan Jaridu su gudanar da ayyuka cikin kwarewa

Date:

Kasar Amurka ta bukaci ‘yan jaridun Najeriya da su bi ka’idojin gudanar da ayyukan su, domin tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali da nuna kwarewa a cikin al’umma.

Mai magana da yawun ofishin Jakadancin Amurka a Najeriya, Jeanne Clark ne ya bayyana hakan a ranar Laraba jihar Kano, yayin wani taro na kungiyar Editocin Najeriya tare da hadin gwiwar ofishin jakadancin Amurka da a ka shiyyar Arewa maso Yamma.

Ya ce, “Amurka na daukar kwararan matakai a muhimman fannoni biyar, wadanda suka hada da tallafawa kafofin yada labarai masu zaman kansu, da yaki da cin hanci da rashawa, da karfafa masu neman sauyi a dimokuradiyya da ciyar da fasahohin zamani na dimokuradiyya da kare zabuka na gaskiya da adalci da kuma tsarin siyasa”. A cewar Clark.

Tun da farko a jawabinsa na maraba, shugaban kungiyar Editoci na kasa, Mustafa Isah, ya ce, taron zai samar da wani dandali ga masu ruwa da tsaki a harkar yada labarai, domin gudanar da binciken kansu, tare da fara tattaunawa mai karfi kan tsarin ka’idojin yada labarai.

nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp