fidelitybank

Mun shirya tsaf domin gudanar da zanga-zanga a Kano – Kungiyoyin Kwadago

Date:

Kungiyoyin kwadago Najeriya NLC da TUC reshen jihar Kano, sun bayyana cewa a shirye suke su shiga zanga-zangar adawa da shirin gwamnatin tarayya na kara farashin man fetur a fadin kasar.

Da yake jawabi ga mambobin majalisar a jiya, shugaban kungiyar NLC reshen Kano, Kabiru Minjibir, ya bayyana cewa an shirya gudanar da wata babbar zanga zanga a ranar 27 ga watan Janairun 2022, bisa bin umarnin hukumar ta kasa.

Minjibir, wanda ya koka da rashin daidaiton manufofin gwamnati, ya dage cewa, ma’aikatan Najeriya za su sha wuya, domin hana janye tallafin man fetur, wanda a karshe zai iya haifar da hauhawar farashin kaya.

Ya ce: “Mun umurci mambobinmu da su fara gangami tun daga ranar 27 ga watan Janairu, 2022, domin gudanar da zanga-zanga a fadin jihohi 36 na tarayya, na nuna rashin jin dadinmu kan shirin janye tallafin man fetur. Kuma a shirye muke mu ci gaba da gudanar da zanga-zangar lumana. Amma idan aka yi la’akari da yanayin siyasar Kano, zanga-zangar tamu za ta kasance a tsare ne, wanda zamu taru ne a filin sukuwa, sannan mu yi tattaki zuwa gidan gwamnati”. In ji Kwamrade Kabiru.

A nasa jawabin shugaban TUC na Kano, Mansur Adamu, ya shaida wa manema labarai cewa, ‘yan kasuwa masu zaman kansu sun shirya tsaf domin shiga zanga-zangar ta NLC.

 

sspdf news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farashin Shinkafa zai cigaba da sauka – BUA

Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya alƙawarta...

An kashe mutane 10 a wani sabon rikici da ya ɓarke a Filato

Aƙalla mutabe 10 ne aka kashe tare da sace...

Duk da sauƙin da aka samu har yanzu Abuja na fuskantar hauhawar farashi

Duk da cewa hukumar ƙididdiga ta ƙasa NBS, ta...

Hauhawar farashi ya ragu da kaso 23.71 a Najeriya – NBS

An samu raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya daga...

Fiye da mutane 100 Makiyaya aka kashe a Jos

An ruwaito cewa an kashe wani makiyayi guda da...

Tinubu ka kori shugaban JAMB – Sowore

Dan siyasa mai fafutuka, Omoyele Sowore, ya yi kira...

Majalisa ta yi watsi da ƙudirin karɓa-karɓa

Majalisar wakilai ta yi watsi da wani ƙudirin doka...

Labarin mu na kaiwa Ƴan Bindiga abinci Æ™arya ne – Ƴansanda

Rundunar Æ´ansandan Najeriya ta musanta rahotannin da ake yaÉ—awa...

Ba za mu yarda mu mutu a cikin PDP ba shi yasa muka koma APC – Sanatoci

Sanatocin Najeriya uku da suka fito daga jihar Kebbi,...

Sojoji sun tarwatsa wajen da ake hakar man fetur ba bisa ka’ida ba a Rivers

Rundunar Sojin Ruwa ta Najeriya, NNS, Pathfinder, ta tarwatsa...

Dan Tinubu Seyi da sauran ‘yan Siyasa sun fara neman kujerar gwamnan Legas

Siyasar Legas na kara ruruwa na neman maye gurbin...

Mayakan IS sun yi wa Sojojin Najeriya barna a kwana biyu

Mayaƙan IS sun ƙara kai wa sojojin Najeriya hari,...
X whatsapp