fidelitybank

Jigawa: Ganduje Foundation za ta yi wa mutane 2000 aikin ido

Date:

Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya jagoranci kaddamar da bude wata makarantar Islamiyya dake karamar hukumar Mallan Madori a jihar Jigawa.

Matar gwamnan jihar Kano, Farfesa Hafsat Abdullahi Umar Ganduje ce ta gina makarantar a karkashin gidauniyar Ganduje Foundation.

Dr Abdullahi Umar Ganduje ya ce”Gidauniyar ta kammala gina makarantar ne kasancewar makarantar ita ce tushen ci gaban kowacce al’umma”.

A nasa jawabin sarkin Hadeja, Alhaji Adamu Abubakar Maje ya ce” Abin alfahari ne samun irin wannan makarantar ga al’ummar yankin baki daya”.

Gidauniyar Ganduje Foundation za kuma ta yi wa mutane Dubu Biyu aikin idanuwa kyauta a yankin.

legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farashin Shinkafa zai cigaba da sauka – BUA

Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya alĈ™awarta...

An kashe mutane 10 a wani sabon rikici da ya ɓarke a Filato

AĈ™alla mutabe 10 ne aka kashe tare da sace...

Duk da sauĈ™in da aka samu har yanzu Abuja na fuskantar hauhawar farashi

Duk da cewa hukumar Ĉ™ididdiga ta Ĉ™asa NBS, ta...

Hauhawar farashi ya ragu da kaso 23.71 a Najeriya – NBS

An samu raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya daga...

Fiye da mutane 100 Makiyaya aka kashe a Jos

An ruwaito cewa an kashe wani makiyayi guda da...

Tinubu ka kori shugaban JAMB – Sowore

Dan siyasa mai fafutuka, Omoyele Sowore, ya yi kira...

Majalisa ta yi watsi da Ĉ™udirin karɓa-karɓa

Majalisar wakilai ta yi watsi da wani Ĉ™udirin doka...

Labarin mu na kaiwa Ĉ³an Bindiga abinci Ĉ™arya ne – Ĉ³ansanda

Rundunar Ĉ´ansandan Najeriya ta musanta rahotannin da ake yaɗawa...

Ba za mu yarda mu mutu a cikin PDP ba shi yasa muka koma APC – Sanatoci

Sanatocin Najeriya uku da suka fito daga jihar Kebbi,...

Sojoji sun tarwatsa wajen da ake hakar man fetur ba bisa ka’ida ba a Rivers

Rundunar Sojin Ruwa ta Najeriya, NNS, Pathfinder, ta tarwatsa...

Dan Tinubu Seyi da sauran ‘yan Siyasa sun fara neman kujerar gwamnan Legas

Siyasar Legas na kara ruruwa na neman maye gurbin...

Mayakan IS sun yi wa Sojojin Najeriya barna a kwana biyu

MayaĈ™an IS sun Ĉ™ara kai wa sojojin Najeriya hari,...
X whatsapp