fidelitybank

Jigawa: Ganduje Foundation za ta yi wa mutane 2000 aikin ido

Date:

Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya jagoranci kaddamar da bude wata makarantar Islamiyya dake karamar hukumar Mallan Madori a jihar Jigawa.

Matar gwamnan jihar Kano, Farfesa Hafsat Abdullahi Umar Ganduje ce ta gina makarantar a karkashin gidauniyar Ganduje Foundation.

Dr Abdullahi Umar Ganduje ya ce”Gidauniyar ta kammala gina makarantar ne kasancewar makarantar ita ce tushen ci gaban kowacce al’umma”.

A nasa jawabin sarkin Hadeja, Alhaji Adamu Abubakar Maje ya ce” Abin alfahari ne samun irin wannan makarantar ga al’ummar yankin baki daya”.

Gidauniyar Ganduje Foundation za kuma ta yi wa mutane Dubu Biyu aikin idanuwa kyauta a yankin.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp