fidelitybank

Janye tallafin man fetur: Kungiyar kwadago ta janye zanga-zangar da ta shirya gudanarwa

Date:

Kungiyar kwadagon ta sanar da dakatar da zanga-zangar da ake shirin yi a fadin kasar nan a ranar 27 ga watan Janairu, saboda shirin gwamnati na cire tallafin man fetur.

Shugaban kungiyar kwadago ta NLC, Ayuba Wabba ne ya bayyana hakan a lokacin da ya ke zantawa da manema labarai a Abuja.

A cewarsa, “Bayan janyewar da muka ga gwamnati ta yi tare da majalisar zartarwa ta kasa ta kuma yi taro a safiyar yau Talata, domin duba sabon matsayin gwamnati.

“Bayan zazzafar muhawara da muka dauki matakin dakatar da zanga-zangar da aka shirya yi a fadin kasar a ranar 27 ga watan Janairun 2022 da kuma zanga-zangar kasa da aka shirya gudanarwa a ranar 2 ga Fabrairu 2022.” A cewar Waba.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp