fidelitybank

Janye tallafin man fetur: Kungiyar kwadago ta janye zanga-zangar da ta shirya gudanarwa

Date:

Kungiyar kwadagon ta sanar da dakatar da zanga-zangar da ake shirin yi a fadin kasar nan a ranar 27 ga watan Janairu, saboda shirin gwamnati na cire tallafin man fetur.

Shugaban kungiyar kwadago ta NLC, Ayuba Wabba ne ya bayyana hakan a lokacin da ya ke zantawa da manema labarai a Abuja.

A cewarsa, “Bayan janyewar da muka ga gwamnati ta yi tare da majalisar zartarwa ta kasa ta kuma yi taro a safiyar yau Talata, domin duba sabon matsayin gwamnati.

“Bayan zazzafar muhawara da muka dauki matakin dakatar da zanga-zangar da aka shirya yi a fadin kasar a ranar 27 ga watan Janairun 2022 da kuma zanga-zangar kasa da aka shirya gudanarwa a ranar 2 ga Fabrairu 2022.” A cewar Waba.

mmm.nnn.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp