fidelitybank

Majalisar wakilai ta amince da zaben ‘yar tinke

Date:

Majalisar Dattawa da ta Wakilai a Najeriya sun daidaita matsayar da suka ɗauka game da gyaran Ƙudirin Dokar Zaɓe da Shugaba Buhari ya ƙi saka wa hannu sakamakon sakin layin da ke tilasta jam’iyyu su yi zaɓen ‘yar tinƙe wajen fitar da ‘yan takara.

Idan ba a manta ba, bayan Buhari ya ƙi amincewa da dokar yana mai cewa sai ba su zaɓi, ‘yan majalisar sun ce za su gyara domin samar da zaɓi na zaɓen wakilai da kuma yin sasanci.

Yayin da Majalisar Dattawa ta amince da zaɓukan uku, Majalisar Wakilai ta amince ne da zaɓen ‘yar tinƙe da kuma na wakilai kaɗai. Sai a yau Talata ne majalisar ta samar da hanya ta uku ta zaɓen sannan ta sake amincewa da dokar.

Cikin wani zaman haɗin gwiwa da suka yi ranar Litinin, shugaannin majalisun sun fayyace ma’ana da kuma yadda za a gudanar zaɓen ‘yan takarar ta kowace daga cikin hanyoyi ukun. A cewar

“Mun yi murna da cimma matsaya tsakanin majalisun biyu don haɗuwa kan abu ɗaya kuma muna da ƙwarin gwiwa sosai cewa shugaban ƙasa zai saka mata hannu,” in ji Shugaban Majalisar Dattawa Sanata Ahmad Lawan.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

JAMB ta amince da maki 150 mafi ƙanƙanta don samun gurbin karatu a jami’o’i

Hukumar shirya jarrabawar shiga Jami'o'i ta Najeriya (JAMB) ta...

ASUU ta dakatar da yajin aikin da ta fara

Ƙungiyar Malaman Jami'o'i ta Najeriya, ASUU da dakatar yajin...

Masu haɗakar ADC na ɓaɓatu ne saboda rashin gwamnati – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umar Radda ya yi...

Ba ruwan Biri da gada a makamin Nukiliya – Shettima

Mataimakin shugaba Najeriya Kashim Shettima ya ce ƙasar za...

An kashe Mutane 70 a jihar Filato

Rahotonni daga jihar Filato na cewa ƴanbindiga sun kai...

Ambaliya ta kashe mutane 100 a Amurka

Hukumomi a jihar Tesxas da ke Amurka sun bayyana...

Tsohon Ministan kuma jigo a PDP ya koma ADC

Tsohon ministan harkokin ‘yan sanda kuma sau uku a...

Trump ya caccaki Elon Musk

Shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki tsohon mashawarcinsa, Elon...

Dalilin da ya sa Kwankwaso ya ki shiga jam’iyyar hadaka – Galadima

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon ɗan takarar...

Ƴansanda sun kama ƴan Ghana 19 da aka yi safararsu a Najeriya

Rundunar ƴansandan Najeriya ta kuɓutar da wasu ƴan Ghana...

Benue da Edo da Bayelsa na fargabar balewar madatsar ruwan Kamaru

Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon...
X whatsapp