Ministan tsaron Isra’ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba rundunar tsaron Isra’ila umarni “su mayar da martani” mai tsanani kan Iran.
Ya ce za su mayar da martanin ne domin a cewarsa Iran ta karya yarjejeniyar tsagaita bayan ta cigaba da kai hare-hare makamai masu linzami.
Ita dai Iran ta nanata cewa ba za ta daina kai hare-haren ba har sai Isra’ilar ta daina kai mata hare-hare.
Tun da farko dai, rundunar tsaron Isra’ila ta sanar da cewa tana ta Æ™oÆ™arin daÆ™ile hare-haren makamai masu linzami daga Iran.
Shugaban aikin ceto na ƙasar, Magen David Adom ya ce mutum ɗaya ne kawai ya samu labarin ya jikkata.