fidelitybank

INEC ta yi kakkausan gargaɗi a kan ƴan takara gabanin zaɓen 2023

Date:

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta shawarci jam’iyyun siyasa da su bi tsarin dimokuradiyya na cikin gida da kuma bin dokokin zabe, wajen gudanar da zabukan fitar da gwanin nasu, gabanin babban zabe.

Hukumar ta ba da wannan shawarar ne a cikin wata sanarwa da Mista Festus Okoye, kwamishinan hukumar, kuma shugaban kwamitin yada labarai da wayar da kan masu kada kuri’a ya fitar ranar Talata a Abuja.

Okoye ya ce, duk wata jam’iyyar siyasa da ta gaza bin tanade-tanaden dokoki wajen gudanar da zaben fidda gwani ba za a amince da su ba.

“Hukumar tana son sake jaddada cewa, dole ne jam’iyyu su bi ka’idojin dimokuradiyyar cikin gida, ta hanyar yin amfani da kundin tsarin mulki, ka’idojinsu, dokar zabe da sauran ka’idoji da ka’idojin da hukumar ta fitar.

“’Yan takararsu na mazabu 1,491 da za a gudanar da zabuka a shekarar 2023, dole ne su fito daga zaben fidda gwani na dimokuradiyya, gaskiya da inganci, daidai da tanadin sashe na 29 da 84 na dokar zabe ta 2022.

daily post today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp