fidelitybank

Ilimi: Malaman makaranta 233 za su rasa aikin su a Kaduna

Date:

Hukumar ilimin bai daya ta jihar Kaduna ta shirya tsaf domin korar Malamai 233 da ke aiki da shaidar takardun bogi.

Shugaban hukumar, Tijjani Abdullahi ne ya sanar da hakan a wani taron manema labarai a Kaduna ranar Alhamis.

Abdullahi ya ce”Hukumar ta fara tantance shaidar satifiket ne a cikin watan Afrilu a wani bangare na alhakin da ya rataya a wuyanta na ganin cewa a zahiri Malaman sun sami cancantar da suka gabatar, hukumar ta tantance takardun shaida 451 ta hanyar tuntubar hukumomin da suka ba su”.

Ya kuma ce hukumar za ta kori Malamai 233 da suka gabatar da takardun bogi, sannan kuma sun mika takardunsu zuwa ma’aikatar shari’a, domin fara gurfanar da su a gaban kuliya.

nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mu na aiki tuƙuru wajen daƙile ayyukan ta’adda a Najeriya – Christopher Musa

Babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, ya tabbatarwa...

Mayaƙan ISWAP sun harbe Manoma 23 a Borno

Rahotanni sun bayyana cewa ƙungiyar mayaƙan ISWAP ta kashe...

Real Madrid ta ɗauki ɗan wasan baya daga Bournemouth

Real Madrid ta sanar da sayen ɗan wasan baya...

Gwamnatin Kano ta haramta yin bikin Ƙauyawa da gidajen biki

Hukumar tace fina-finai a jihar Kano ta sanar da...

An kashe ƴan Boko Haram biyar a Borno

Dakarun sojin Najeriya haɗe da wasu maharba sun daƙile...

Farashin Shinkafa zai cigaba da sauka – BUA

Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya alƙawarta...

An kashe mutane 10 a wani sabon rikici da ya ɓarke a Filato

Aƙalla mutabe 10 ne aka kashe tare da sace...

Duk da sauƙin da aka samu har yanzu Abuja na fuskantar hauhawar farashi

Duk da cewa hukumar ƙididdiga ta ƙasa NBS, ta...

Hauhawar farashi ya ragu da kaso 23.71 a Najeriya – NBS

An samu raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya daga...

Fiye da mutane 100 Makiyaya aka kashe a Jos

An ruwaito cewa an kashe wani makiyayi guda da...

Tinubu ka kori shugaban JAMB – Sowore

Dan siyasa mai fafutuka, Omoyele Sowore, ya yi kira...

Majalisa ta yi watsi da ƙudirin karɓa-karɓa

Majalisar wakilai ta yi watsi da wani ƙudirin doka...
X whatsapp