fidelitybank

Ilimi: Malaman makaranta 233 za su rasa aikin su a Kaduna

Date:

Hukumar ilimin bai daya ta jihar Kaduna ta shirya tsaf domin korar Malamai 233 da ke aiki da shaidar takardun bogi.

Shugaban hukumar, Tijjani Abdullahi ne ya sanar da hakan a wani taron manema labarai a Kaduna ranar Alhamis.

Abdullahi ya ce”Hukumar ta fara tantance shaidar satifiket ne a cikin watan Afrilu a wani bangare na alhakin da ya rataya a wuyanta na ganin cewa a zahiri Malaman sun sami cancantar da suka gabatar, hukumar ta tantance takardun shaida 451 ta hanyar tuntubar hukumomin da suka ba su”.

Ya kuma ce hukumar za ta kori Malamai 233 da suka gabatar da takardun bogi, sannan kuma sun mika takardunsu zuwa ma’aikatar shari’a, domin fara gurfanar da su a gaban kuliya.

nigeria 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp