fidelitybank

Gwamnatin tarayya ta gudanar da ayyukan tituna guda 21 a Kano – Fashola

Date:

Ministan ya kuma bayyana cewa, gwamnatin tarayya ta gudanar da ayyukan tituna guda 21 a jihar Kano da kewaye, wanda ya kai kilomita 960.

A cewarsa, wasu daga cikin hanyoyin sun hada da babbar hanyar Kano zuwa Abuja, titin Kano zuwa Katsina da titin Kano zuwa Maiduguri da dai sauransu.

Da ya ke mayar da martani, Ganduje ya yabawa gwamnatin tarayya kan duk hanyoyin sadarwa a jihar da kewaye da ta gudanar.

A cewarsa, mambobin majalisar zartaswa na jihar suna da cikakkiyar masaniya game da kayayyakin more rayuwa da gwamnatin tarayya ta samar a jihar.

Ya ce, “Gwamnatin jihar ta na shirye-shiryen biyan diyya ga wasu hanyoyin, domin kaucewa cikas wajen kammala su. Gwamnatin tarayya ta farfado da hanyar Kano zuwa Maiduguri da Yobe zuwa Jigawa, wanda a baya an yi watsi da su shekaru da dama”. Ganduje.

Gwamna Ganduje, ya kuma mika godiyarsa ga gwamnatin tarayya kan aikin layin dogo a jihohi irin su Legas da Ibadan da kuma Kano.

vanguard news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naÉ—a shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp