fidelitybank

Gwamnatin tarayya ta gudanar da ayyukan tituna guda 21 a Kano – Fashola

Date:

Ministan ya kuma bayyana cewa, gwamnatin tarayya ta gudanar da ayyukan tituna guda 21 a jihar Kano da kewaye, wanda ya kai kilomita 960.

A cewarsa, wasu daga cikin hanyoyin sun hada da babbar hanyar Kano zuwa Abuja, titin Kano zuwa Katsina da titin Kano zuwa Maiduguri da dai sauransu.

Da ya ke mayar da martani, Ganduje ya yabawa gwamnatin tarayya kan duk hanyoyin sadarwa a jihar da kewaye da ta gudanar.

A cewarsa, mambobin majalisar zartaswa na jihar suna da cikakkiyar masaniya game da kayayyakin more rayuwa da gwamnatin tarayya ta samar a jihar.

Ya ce, “Gwamnatin jihar ta na shirye-shiryen biyan diyya ga wasu hanyoyin, domin kaucewa cikas wajen kammala su. Gwamnatin tarayya ta farfado da hanyar Kano zuwa Maiduguri da Yobe zuwa Jigawa, wanda a baya an yi watsi da su shekaru da dama”. Ganduje.

Gwamna Ganduje, ya kuma mika godiyarsa ga gwamnatin tarayya kan aikin layin dogo a jihohi irin su Legas da Ibadan da kuma Kano.

legit news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miÆ™a saÆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Æ´an É—aurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Æ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp