fidelitybank

Gwamnatin Najeriya ta zamanantar da Faso zuwa digital

Date:

Gwamnatin tarayya ta ce ta zamanantar da yin fasfo din Najeriya na zamani wato dijital, inda ta kuma shawarci ‘yan kasar da su guji bayar da cin hanci da rashawa ga jami’an a lokacin da su ke neman takardun.

Ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola ne ya bayyana hakan, a yayin kaddamar da Fasfo mai Ingantaccen na E-Passport mai dauke da bayanai na polycarbonate da sauran abubuwan tsaro daban-daban wanda ya gudana a Ibadan, jihar Oyo a ranar Litinin.

Da ya ke jawabi yayin taron, mukaddashin kwanturolan na hukumar kula da shige da fice ta Najeriya Immigiration, CG Isah Jere, ya jaddada kiran da ministan ya yi na ‘yan kasa su daina ba da cin hanci yayin da su ke kokarin yin Fasfo.

“Kamar yadda ku ka ji ta bakin Ministan, mu na sa ran cewa lokaci ya yi da ‘yan kasa za su yi hulda da jami’an mu shi ne a lokacin da a ke gudanar da binciken kwakwaf. Za ku nema kuma ku biya kawai”. A cewar CG Isah Jere.

Shima da ya ke nasa jawabin, gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, wanda ya samu wakilcin shugaban ma’aikatan sa, Mista Segun Ogunbiyi, ya yaba da kokarin hukumar shige da fice ta Najeriya, inda ya ce jihar za ta ci gaba da baiwa hukumar goyon baya wajen gudanar da ayyukanta na doka.

nnn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp