fidelitybank

Gwamnatin Najeriya ta zamanantar da Faso zuwa digital

Date:

Gwamnatin tarayya ta ce ta zamanantar da yin fasfo din Najeriya na zamani wato dijital, inda ta kuma shawarci ‘yan kasar da su guji bayar da cin hanci da rashawa ga jami’an a lokacin da su ke neman takardun.

Ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola ne ya bayyana hakan, a yayin kaddamar da Fasfo mai Ingantaccen na E-Passport mai dauke da bayanai na polycarbonate da sauran abubuwan tsaro daban-daban wanda ya gudana a Ibadan, jihar Oyo a ranar Litinin.

Da ya ke jawabi yayin taron, mukaddashin kwanturolan na hukumar kula da shige da fice ta Najeriya Immigiration, CG Isah Jere, ya jaddada kiran da ministan ya yi na ‘yan kasa su daina ba da cin hanci yayin da su ke kokarin yin Fasfo.

“Kamar yadda ku ka ji ta bakin Ministan, mu na sa ran cewa lokaci ya yi da ‘yan kasa za su yi hulda da jami’an mu shi ne a lokacin da a ke gudanar da binciken kwakwaf. Za ku nema kuma ku biya kawai”. A cewar CG Isah Jere.

Shima da ya ke nasa jawabin, gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, wanda ya samu wakilcin shugaban ma’aikatan sa, Mista Segun Ogunbiyi, ya yaba da kokarin hukumar shige da fice ta Najeriya, inda ya ce jihar za ta ci gaba da baiwa hukumar goyon baya wajen gudanar da ayyukanta na doka.

naija news today legits

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp