fidelitybank

Gwamnatin Koriya ta Kudu ta bayar da hutu mako guda bayan fasinjojin jirgi da ma’aikatansa huɗu sun mutu

Date:

Rahotonnin da ke fitowa daga Koriya ta Kudu na cewa mutum 179 ne suka mutu a hatsarin jirgin saman da ya auku a filin jirgin saman Muan ranar Lahadi da safe.

Mutum biyu kawai aka samu cetowa daga hatsarin – waɗanda dukkansu ma’aikatan jirgin ne da aka zaƙulo daga cikin baraguzan jirgin.

Hakan na nufin duka fasinjojin jirgin 175 haɗe da ma’aikatansa hudu sun mutu a hatsarin.

Gwamnatin ƙasar Koriya ta Kudu ayyana makokin kwana bakwai, domin jimamin mutanen da suka mutu a hatsarin jirgin sama.

Za a sauko da tutocin ƙasar ƙasa-ƙasa, yayin da ma’aikatan gwamnati za su ɗaura baƙin ƙyalle a tufafinsu a tsawon kwanakin.

nigerianewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...
X whatsapp