fidelitybank

Gwamnatin Kebbi za ta fara tantance ma’aikata

Date:

 

Gwamnatin Jihar Kebbi ta sanar da fara aikin tantance bayanan ma’aikatan ta.

Wannan na ƙunshe ne a sanarwar da Jami’in Yaɗa Labarai na ofishin Sakataren Gwamnati, Murtala Gotomo ya fitar a Birnin Kebbi a yau Alhamis.

Safiyanu Garba-Bena, Shugaban ma’aikata na jihar Kebbi na wucin-gadi, ya umarci dukkan manyan sakatarorin jihar da su haɗa bayanan ma’aikatan su su kai masa ofishin sa da gaggawa.

Garba-Bena ya ce hakan zai baiwa gwamnati dama ta san adadin ma’aikatan ta sannan ta samu damar cire bara-gurbi.

Ya ƙara da cewa aikin tantancewar zai baiwa gwamnati damar gane cewa biliyoyin Naira da ta ke kashewa wajen albashi na tafiya ne ga ma’aikata na kwarai ko kuma no bogi ne, in ya so sai ta riƙa samun rara na albashi.

Ya kuma gargaɗi manyan sakatarorin da su tabbata sun kawo sahihan bayanan ma’aikatan su.

thisdaynews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp