fidelitybank

Gwamnatin Kebbi za ta fara tantance ma’aikata

Date:

 

Gwamnatin Jihar Kebbi ta sanar da fara aikin tantance bayanan ma’aikatan ta.

Wannan na ƙunshe ne a sanarwar da Jami’in Yaɗa Labarai na ofishin Sakataren Gwamnati, Murtala Gotomo ya fitar a Birnin Kebbi a yau Alhamis.

Safiyanu Garba-Bena, Shugaban ma’aikata na jihar Kebbi na wucin-gadi, ya umarci dukkan manyan sakatarorin jihar da su haɗa bayanan ma’aikatan su su kai masa ofishin sa da gaggawa.

Garba-Bena ya ce hakan zai baiwa gwamnati dama ta san adadin ma’aikatan ta sannan ta samu damar cire bara-gurbi.

Ya ƙara da cewa aikin tantancewar zai baiwa gwamnati damar gane cewa biliyoyin Naira da ta ke kashewa wajen albashi na tafiya ne ga ma’aikata na kwarai ko kuma no bogi ne, in ya so sai ta riƙa samun rara na albashi.

Ya kuma gargaɗi manyan sakatarorin da su tabbata sun kawo sahihan bayanan ma’aikatan su.

latest news in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp