fidelitybank

Gwamnatin Kano ba ta kara hutun komawa makaranta ba – Jilani

Date:

Gwamnatin jihar Kano, ta tsayar da ranar Litinin 9 ga watan Janairu na shekarar 2022, a matsayin ranar da za a koma makarantu a jihar Kano.

Babban maitaimakawa gwamna a kan Ilimi, Jilani Al-Mustapha Danmalam ne ya sanar da hakan, a wani sako da ya rabawa manema labarai.

Sanarwar ta ce makarantun kwana za su koma a ranar Lahadi 9 ga watan Janairu, yayin da makarantun jeka ka dawo za su koma a ranar Litinin 10 ga watan Janairu.

Haka zalika sanarwar ta kuma yi kira ga dalibai da iyayen yara da su kara baiwa gwamnatin jihar Kano hadin kai da goyon baya, kamar yadda dokar jihar ta ke. Bisa jagorancin gwamnan jihar, Dr. Abdullahi Umar Ganduje na tabbatar da ilimi kyauta kuma dole.

“Gwamnati ta tanadi duk wani kayan aiki da a ke bukata a makarantun jihar, domin idan an koma hutu za a ci gaba da abun da a ka saba ba tare da wani kalubale ba”.

“Ina mai kara sanar da iyayan yara cewar, komawa makarantun Firamare da sakandire ya na nan ba a kara ko kwana daya a kan sanarwar da ma’aikatar ilimi ta bayar ba, dan haka gwamnatin jihar Kano ta ke umartar iyaye da a yi watsi da duk wata jita-jita da a ke yadawa cewar, an kara hutun makarantu zuwa 20-1-2022 ba daidai ba ne”. A cewar Jilani.

assu update

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp