fidelitybank

Gwamnan Kwara ya bayar da tallafin karatun Digiri ga dalibai 16

Date:

Gwamnan jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya bayar da tallafin karatu na digiri na farko ga dalibai 16 da su ka lashe muhawarar makarantun shugaban kasa.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da babban sakataren yada labaran gwamnan, Rafiu Ajakaye ya fitar a Ilorin a ranar Juma’a.

Sanarwar ta ce daliban da su ka yi fice a gasar sun sake karfafa kwarin gwiwa kan tsarin makarantun gwamnati a jihar.

Sanarwar ta yi alkawalin ci gaba da saka hannun jarin gwamnatin jihar, domin bunkasa jarin dan Adam.

Ya kuma yabawa daliban makarantun gwamnati bisa wannan kwazon da ya zama na farko a tarihin jihar.

Sanarwar ta ce gwamnatin jihar da al’ummar jihar Kwara suna alfahari da daliban da malamansu da hukumomin jihar Kwara da hukumar ilimin bai daya a jihar da kuma iyayensu .

Sanarwar ta bukaci jama’a da masu ruwa da tsaki da su marawa gwamnatocin jihohin baya bisa kokarin da su ke yi a fannin ilimi.

www.nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...
X whatsapp