fidelitybank

Gwamnan Kwara ya bayar da tallafin karatun Digiri ga dalibai 16

Date:

Gwamnan jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya bayar da tallafin karatu na digiri na farko ga dalibai 16 da su ka lashe muhawarar makarantun shugaban kasa.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da babban sakataren yada labaran gwamnan, Rafiu Ajakaye ya fitar a Ilorin a ranar Juma’a.

Sanarwar ta ce daliban da su ka yi fice a gasar sun sake karfafa kwarin gwiwa kan tsarin makarantun gwamnati a jihar.

Sanarwar ta yi alkawalin ci gaba da saka hannun jarin gwamnatin jihar, domin bunkasa jarin dan Adam.

Ya kuma yabawa daliban makarantun gwamnati bisa wannan kwazon da ya zama na farko a tarihin jihar.

Sanarwar ta ce gwamnatin jihar da al’ummar jihar Kwara suna alfahari da daliban da malamansu da hukumomin jihar Kwara da hukumar ilimin bai daya a jihar da kuma iyayensu .

Sanarwar ta bukaci jama’a da masu ruwa da tsaki da su marawa gwamnatocin jihohin baya bisa kokarin da su ke yi a fannin ilimi.

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp