fidelitybank

Ganduje ya gaggauta tsige Baffa tare da bincikar sa – KCCG

Date:

Kungiyar fafutukar rajin kare al’umma ta Umbrella of Kano Concerned Civil Society Groups, ta yi kira ga Gwamnan Jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, da ya gaggauta korar Manajan Daraktan Hukumar Kula da Zairga-zairgar ababan hawa ta KAROTA, Baffa Babba Dan Agundi.

Kungiyar ta kuma bukaci Gwamnati da ta kafa kwamitin bincike, domin gano hakikanin kudaden shigar da a ka ce hukumar na tarawa.

Da ya ke ganawa a taron masu ruwa da tsaki jihar, a yammacin ranar Talata, shugaban kungiyar na jihar, Kwamared Ibrahim Ali, ya caccaki Baffa Babba Dan Agundi, bisa kalaman sa na rashin gaskiya.

Daga nan kungiyar ta bukaci Gwamna, Abdullahi Ganduje da ya gaggauta gudanar da bincike da kafa kwamitin da zai binciko ainihin adadin kudaden shiga da KAROTA ke samu a jihar.

Lamarin ya biyo bayan turka-turkar da ke akwai a tsakanin KAROTA da ‘Yan Adaidaita Sahu a jihar Kano.

nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuÉ—a

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiÉ—a wa Isra'ila wasu...

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naÉ—in...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa Æ´an wasan...

Super Falcons ta sauka a Abuja tare da yin zagayen nuna kofi

Tawagar Super Falcons ta Najeriya sun isa Abuja bayan...

Za a fuskanci katsewar wutar lantarki a Legas tsawon kwana 25

Masu amfani da wutar lantarki a jihar Legas na...

‘Yan Najeriya ku daina bayar da bayan katin dan kasar ku – NIMC

Hukumar Kula da shaidar ɗan ƙasa (NIMC), ta bayyana...

Likitoci a Legas sun fara yajin aiki saboda rage musu albashi

Ƙungiyar likitoci ta Legas (Medical Guild), wacce ke ƙarƙashin...
X whatsapp