fidelitybank

Ferran Torres ya koma Barcelona daga City

Date:

Dan wasan gaba na kasar Sipaniya Ferran Torres ya koma Barcelona daga Manchester City, inda ya rattaba hannu kan kwantiragi har zuwa watan Yunin 2027 kan Yuro biliyan.

Dan wasan mai shekaru 21, ya koma Spain a kan fan miliyan 46.3 watanni 18 kacal bayan ya bar Valencia ya koma City.

A watan Oktoba, Ansu Fati da Pedri sun rattaba hannu kan tsawaita kwantiragin tare da Barca wanda ya ƙunshi sharuddan sakin Yuro biliyan 1.

Barcelona za ta biya £8.4m a matsayin kari kuma dole ne ta siyar da wasu ‘yan wasa, domin bin ka’idojin kudi na La Liga.

Kulob din ya samu damar daukar nauyin yarjejeniyar duk da matsalar kudi da ya ke fama da ita a halin yanzu, sakamakon lamuni da bankin ya samu a baya-bayan nan.

Kocin City Pep Guardiola ya tabbatar da daukar matakin a ranar Alhamis kuma ya ce, ya na farin ciki da Torres.

Torres dan kasar Spain ya buga wasanni 43 kuma ya ci wa City kwallaye 16 tun bayan komawarsa daga Valencia a watan Agustan 2020.

www.leadership ng.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

MuÆ™arraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon É—an majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp