fidelitybank

Ferran Torres ya koma Barcelona daga City

Date:

Dan wasan gaba na kasar Sipaniya Ferran Torres ya koma Barcelona daga Manchester City, inda ya rattaba hannu kan kwantiragi har zuwa watan Yunin 2027 kan Yuro biliyan.

Dan wasan mai shekaru 21, ya koma Spain a kan fan miliyan 46.3 watanni 18 kacal bayan ya bar Valencia ya koma City.

A watan Oktoba, Ansu Fati da Pedri sun rattaba hannu kan tsawaita kwantiragin tare da Barca wanda ya ƙunshi sharuddan sakin Yuro biliyan 1.

Barcelona za ta biya £8.4m a matsayin kari kuma dole ne ta siyar da wasu ‘yan wasa, domin bin ka’idojin kudi na La Liga.

Kulob din ya samu damar daukar nauyin yarjejeniyar duk da matsalar kudi da ya ke fama da ita a halin yanzu, sakamakon lamuni da bankin ya samu a baya-bayan nan.

Kocin City Pep Guardiola ya tabbatar da daukar matakin a ranar Alhamis kuma ya ce, ya na farin ciki da Torres.

Torres dan kasar Spain ya buga wasanni 43 kuma ya ci wa City kwallaye 16 tun bayan komawarsa daga Valencia a watan Agustan 2020.

sspdf news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miÆ™a saÆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Æ´an É—aurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Æ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp