fidelitybank

FAAN ta nemi afuwar matafiya saboda katsewar wutar lantarki

Date:

Hukumar kula da filayen jiragen sama ta Najeriya (FAAN) ta nemi afuwar jinkirin da aka samu sakamakon ɗaukewar wutar lantarki a filin jirgin sama na Murtala Mohammed (MMIA), Legas.

Neman afuwar ya biyo bayan katsewar wutar lantarki da ta afku a filin jirgin da misalin karfe 11:15 na daren ranar Juma’a, inda fasinjoji da dama suka makale.

Mukaddashin Janar na FAAN, Faithful Hope-Ivbaze, ya nemi afuwar lamarin a wata sanarwa da ya fitar ranar Asabar.

Sanarwar ta ce: “FAAN na neman afuwar fasinjoji da sauran masu amfani da filin jirgin da suka ga matsalar wutar lantarki ta wucin gadi a filin jirgin saman Murtala Muhammed da ke Legas, da misalin karfe 23:15 a jiya, 1 ga Afrilu, 2022.

“Katsewar, wanda ya faru ne sakamakon ruwan sama da aka yi a jiya da ya zo da iska mai tsananin gaske da hadari, lamarin da ya faru ne na halitta, ya shafe mu, wanda hakan ya haifar da datsewar wutar lantarki na wucin gadi a D Wing na filin jirgin.

thisday news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp