fidelitybank

EXPO 2020: Buhari ya tafi kasar hadadiyar Daular Larabawa

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bar Abuja domin halartar bikin EXPO 2020 Dubai da ke Hadaddiyar Daular Larabawa a ranar Laraba.

Wata sanarwa dauke da sa hannun mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin yada labarai, Femi Adesina, wanda PlatinumPost ta samu, ta bayyana cewa, Buhari zai halarci taron bikin EXPO 2020 a Dubia.

Mista Adesina ya bayyana cewa, “EXPO 2020 Dubai, taren mai taken, “Wayar da kan al’umma, domin samun kyakyawar gobe”, ya samar da yanayin da Najeriya za ta shiga cikin ƙasashe sama da 190 domin kulla haɗin gwiwa na gaskiya da ma’ana “domin gina kyakkyawar makoma ga kowa da kowa. Bikin baje kolin zai sake baiwa tawagar Najeriya wata dama ta nuna gagarumin ci gaban da aka samu a fannin tattalin arziki a cikin shekaru shidan da suka gabata a matsayin ginshikin mayar da kasar nan muhimmiyar makoma ta zuba jari kai tsaye daga ketare”.

Shugaban kasar zai samu rakiyar ministocin harkokin waje, Geoffrey Onyeama, masana’antu, Ciniki da Zuba Jari, Otunba Adeniyi Adebayo, Kudi, kasafin kudi da tsare-tsare na kasa, Hajia Zainab Shamsuna Ahmed,  Tsaro, Manjo. Janar, Bashir Magashi (mai ritaya), Jirgin sama, Sanata Hadi Sirika, Noma da Raya Karkara, Dr. Mohammad Abubakar da dai sauran tawagar jami’an gwamnati.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...
X whatsapp