fidelitybank

Equatorial Guinea ta kai matakin zagaye na 16 a AFCON

Date:

Equatorial Guinea ta kai wasan zagaye na 16 na karshe a gasar cin kofin Afrika, bayan ta doke Saliyo da ci 1-0  sakamakon da ya fitar da Leone Stars.

Dan wasan tsakiya Pablo Ganet ne ya zura kwallo a ragar ‘yan wasan kafin a tafi hutun rabin lokaci.

Saliyo dai na bukatar maki ne, domin samun ci gaba, amma tsohon dan wasan gaba Kei Kamara ya farke a minti na 84 a bugun daga kai sai mai tsaron gida Jesus Owono.

Equatoguineans sun zo na biyu a rukunin E bayan Ivory Coast.

Yanzu dai kungiyar ta Juan Micha za ta kara da kungiyar da ta yi nasara a rukunin F ko wace daya daga cikin kasashen Gambia da Mali da Tunisia – ranar Laraba 26 ga watan Janairu.

legit com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp