fidelitybank

Dusar Kankara ta hana ci gaba da wasan Burnley da Tottenham

Date:

An dage wasan da Burnley za ta yi da Tottenham a filin wasa na Turf Moor a gasar Premier minti 50 kafin a tashi saboda dusar kankara ta mamaye cikin filin wasan.

Ya kamata a fara wasan tun daga karfe 14:00 agogon GMT, amma duk da kokarin da ake na ganin an buga wasan an tashi da karfe 13:10.

Alkalin wasa, Peter Bankes ya ce: “Mun yi aiki tukuru, amma a cikin mintuna 10 an sake rufe filin.”

Kocin Burnley Sean Dyche, ya kara da cewa: “Dusar ta na fadowa da sauri da kuma karfi, har yanzu ya na zuba da karfi sosai.”

Kociyan Tottenham, Antonio Conte ya ce “Akwai dan takaici, saboda mun shirya mu taka leda, amma a lokaci guda ina ganin mahukunta sun yanke shawarar da ta dace, domin ceto lamarin  ‘yan wasa da magoya baya.”

 

sahara hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp