fidelitybank

Buhari da Gwamnoni da masu ruwa da tsaki sun halarci auren dan Ikpeazu

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari da wasu Gwamnoni da sauran manyan baki sun halarci daurin auren dan Gwamna Okezie Ikpeazu a Umuahia dake Jihar Abia.

Dan Ikpeazu, Ango Jachimike ya auri masoyiarsa wanda ya ke kauna, Chidinma Onwuenyi, ranar Lahadi.

PlatinumPost ta ruwaito cewa cocin Seventh-day Adventist Church a ka gudanar da bikin auren a na taron kasa da kasa dake Umuahia.

Buhari wanda ya samu wakilcin Dakta Uche Ogah, wanda shi ne karamin ministan ma’adinai da karafa, ya shawarci ma’auratan da su sanya Allah ya zama ginshikin aurensu ta hanyar yin addu’a tare.

Ya bukaci ma’auratan da su kiyaye dabi’un iyali a kokarinsu na gina gida mai nagarta da kuma zama albarka ga tsararrakinsu.

Har ila yau, Uwargidan shugaban Najeriya, Aisha Buhari, wanda ta samu wakilcin Miss Ogonnia Umahi, ta ce taron ya kasance tunatarwa cewa aure ya kasance haÉ—in gwiwa wanda ya kamata a yi bikin cikin soyayya.

bbc naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp