fidelitybank

Duk wanda ya yada labarin karya zai fuskanci daurin shekara 5 da tara – Saudiyya

Date:

Kasar Saudiyya ta gargaɗi al’ummarta cewa, duk wanda aka kama da yaɗa labaran kanzon Kurege a shafukan sada zumunta zai fuskantar ɗaurin shekara biyar tare da tara mai yawa.

Lamarin na zuwa ne bayan soke wani casu da aka yi a birnin Riyadh ya jawo rahotannin cewa an ci zarafin wasu mata da ke kan hanyar komawa gida.

Wasu daga cikin matan sun faɗa wa BBC fargabarsu ta bayyana abin da ya faru a shafukan zumunta bayan faruwarsa.

Sai dai shugaban sashen nishaɗantarwa na ƙasar ya yi fatali da iƙirarin nasu, har ma ya yi musu ba’a a dandalin Twitter.

Casun wanda aka tsara rukunin mawaƙa na K-Pop da Stray Kids za su gwangwaje a ranar 14 ga watan Janairu, an soke shi ne ana dab da farawa saboda rashin kyawun yanayi. Hakan ya jawo wasu ‘yan kallo sun sha wahala wajen komawa gida.

Daga nan ne kuma rahotanni suka fara ɓulla a shafukan zumunta cewa wasu yara mata sun ɓace da kuma yin gargaɗin lalata da su. Nan take aka fara ƙirƙirar maudu’ai a shafukan zumunta don nuna fargaba.

Babu wani tabbas game da haƙiƙanin abin da ya faru.

legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp