fidelitybank

Duk wanda ya yada labarin karya zai fuskanci daurin shekara 5 da tara – Saudiyya

Date:

Kasar Saudiyya ta gargaɗi al’ummarta cewa, duk wanda aka kama da yaɗa labaran kanzon Kurege a shafukan sada zumunta zai fuskantar ɗaurin shekara biyar tare da tara mai yawa.

Lamarin na zuwa ne bayan soke wani casu da aka yi a birnin Riyadh ya jawo rahotannin cewa an ci zarafin wasu mata da ke kan hanyar komawa gida.

Wasu daga cikin matan sun faɗa wa BBC fargabarsu ta bayyana abin da ya faru a shafukan zumunta bayan faruwarsa.

Sai dai shugaban sashen nishaɗantarwa na ƙasar ya yi fatali da iƙirarin nasu, har ma ya yi musu ba’a a dandalin Twitter.

Casun wanda aka tsara rukunin mawaƙa na K-Pop da Stray Kids za su gwangwaje a ranar 14 ga watan Janairu, an soke shi ne ana dab da farawa saboda rashin kyawun yanayi. Hakan ya jawo wasu ‘yan kallo sun sha wahala wajen komawa gida.

Daga nan ne kuma rahotanni suka fara ɓulla a shafukan zumunta cewa wasu yara mata sun ɓace da kuma yin gargaɗin lalata da su. Nan take aka fara ƙirƙirar maudu’ai a shafukan zumunta don nuna fargaba.

Babu wani tabbas game da haƙiƙanin abin da ya faru.

the sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp