fidelitybank

Dokar saka takunkumin rufe baki da hanci zai fara a ranar Alhamis – Saudiyya

Date:

Saudi Arabiya ta dawo da sanya takunkumin rufe baki da hanci a matsayin tilas ga ‘yan kasar da kuma kiyaye nisantar jama’a a gida da waje tun daga ranar Alhamis, a wani sabon yunkuri na dakile karuwar saurin kamuwa da cutar COVID-19.

Kamfanin dillancin labaran na kasar wanda Saudi gazzete ta wallafa ta rawaito cewa, ma’aikatar harkokin cikin gida ta Saudiyya a ranar Larabar nan ta ce, sabuwar shawarar za ta fara aiki ne daga karfe 7:00 na safe a ranar Alhamis 30 ga watan Disamba.

Majiyar ta yi nuni da cewa, a na bin dukkan matakai na ci gaba da tantance mutane daga kwararrun hukumomin kiwon lafiya ciki harda Masarautar, bisa ga ci gaban da aka samu na annobar cutar a kasar da ma duniya baki daya.

Majiyar ta yi kira ga kowa da kowa da su bi dukannin matakan kariya tare da jaddada mahimmancin rigakafin allurar Korona.

Majiyar ta bayyana cewa za a yi amfani da hanyoyin shari’a da yin hukunci kan masu karya doka.

fg spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...
X whatsapp