fidelitybank

Diyyar miliyan 10: Za mu yi nazari a kai – Gwamnatin Kano

Date:

Gwamantin jihar Kano ta ce ta na nazari a kan hukuncin da wata babbar kotu da ke birnin Abuja ta yanke na gwamnatin ta biya tsohon Sarki Kano Muhammadu Sanusi na II diyyar Naira miliyan 10 tare da neman gafararsa bisa korarsa daga jihar.

Kwamishinan shari’a na Kano Barista Musa Lawan ya shaida wa BBC cewa sai bayan gwamnati ta yi nazari kan hukuncin kotun sannan za ta san mataki na gaba da za ta dauka

“Mun sa lauyoyin mu su duba mana kundin shari’ar, domin mu yi nazari mu duba shi mu san ko za mu daukaka kara ko kuwa a’a, kundin tsarin mulki ya ba mu dama su duba su gani ko kotu ta yi hukuncin da ya dace”. Inji Barista Musa.

Kamfanin dillancin labaran na NAN, ya rawaito cewa mai shari’a Anjuli Chikere ta na cewa dokar majalisar sarakunan Kano ta 2019 wadda Gwamna Ganduje ya yi amfani da ita wajen korar tsohon sarkin daga jihar, bayan an sauke shi daga kan sarauta ta sabawa kundin tsarin mulkin Najeriya na shekarar 1999.

www.nigeriannewspapers.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...
X whatsapp