fidelitybank

Diyyar miliyan 10: Za mu yi nazari a kai – Gwamnatin Kano

Date:

Gwamantin jihar Kano ta ce ta na nazari a kan hukuncin da wata babbar kotu da ke birnin Abuja ta yanke na gwamnatin ta biya tsohon Sarki Kano Muhammadu Sanusi na II diyyar Naira miliyan 10 tare da neman gafararsa bisa korarsa daga jihar.

Kwamishinan shari’a na Kano Barista Musa Lawan ya shaida wa BBC cewa sai bayan gwamnati ta yi nazari kan hukuncin kotun sannan za ta san mataki na gaba da za ta dauka

“Mun sa lauyoyin mu su duba mana kundin shari’ar, domin mu yi nazari mu duba shi mu san ko za mu daukaka kara ko kuwa a’a, kundin tsarin mulki ya ba mu dama su duba su gani ko kotu ta yi hukuncin da ya dace”. Inji Barista Musa.

Kamfanin dillancin labaran na NAN, ya rawaito cewa mai shari’a Anjuli Chikere ta na cewa dokar majalisar sarakunan Kano ta 2019 wadda Gwamna Ganduje ya yi amfani da ita wajen korar tsohon sarkin daga jihar, bayan an sauke shi daga kan sarauta ta sabawa kundin tsarin mulkin Najeriya na shekarar 1999.

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp