fidelitybank

Dangum ba zai sauka daga shugabanci ba sai wa’adin sa ya cika – PDP

Date:

Mataimaka shugabannin jam’iyya PDP na ƙasa sun ce shugabancin riƙon ƙwarya na Umar Damagun ba zai ƙare ba har sai zuwa watan Disamban bana.

Mataimakin shugaban matasan jam’iyyar, Timothy Osadolor ne ya bayyana haka a madadin sauran mataimakan shugabannin jam’iyyar, inda ya ƙara da cewa dukkan masu adawa da shugaban su yi haƙuri har zuwa lokacin da wa’adinsa zai ƙare a watan Disamba, kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito.

Sun ce suna kira ga waɗanda suke adawa da shugabancin Damagun su daina ɓata sunan jam’iyyar, su ba shi dama ya yi aikinsa.

A game da muƙamin sakataren jam’iyyar, sun ce maganar na kotu, don haka suka ce Sanata Anyanwu ne suka ganin ya fi kamata ya riƙe muƙamin har zuwa lokacin da kotu za ta warware matsalar, sannan suka yi kira ga shugabannin jam’iyyar su haɗa hannu domin tabbatar da mulki ya dawo hannun PDP a zaɓen 2027.

legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp