fidelitybank

Dakarun sojin Najeriya sun kashe ‘yan ISWAP a Borno

Date:

Rundunar sojojin Najeriya ta ce, dakarunta na musamman sun kai hare-hare a garin Baga dake jihar Borno, inda suka kashe “yan ta’adda” tare da lalata sansanin ƙungiyar ISWAP.

Wata sanarwa da rundunar ta wallafa a shafinta na Facebook ta ce, dakarun musamman na Baga tare da haɗin gwiwar Bataliya ta 19 ne suka kashe ‘yan bindigar a tsakanin Cross kauwa da Gudumbali na Borno a ranar Talata.

A cewar sanarwar, kazalika da farar safiyar yau Laraba dakarun rundunar da ke Damboa sun lalata tare da ƙona wata kasuwar ‘yan Boko Haram ta dare a Gumsuri.

Sai dai ba ta bayyaan yawan adadin mutanen da ta kashe ba ko kuma ko an jikkata dakarunta yayin hare-haren.

vangurd 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin...

Dan shugaban kungiyar Boko Haram ya shiga hannu

Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama yaron shugaban ƙungiyar...
X whatsapp