fidelitybank

Da Dumi-Dumi: An yi wa shugaban kasar Burkina Faso juyin mulki

Date:

Jami’an tsaro sun kama shugaban kasar Burkina Faso, Roch Marc Christian Kabore.

A ranar Litinin din ne dai sojojin da suka yi kaurin suna suka bayyana cewa, gwamnatinsa ta gaza ba su goyon baya a yayin wani kazamin harin da aka kai musu.

Jaridar Dailypost ta rawaito cewa, an ji karar harbe-harbe tun a daren Lahadi a kusa da gidan Kabore, da ke birnin Ouagadougou, babban birnin kasar na Burkina Faso.

Rahotanni sun bayyana cewa, Kabore na tsare a wani sansanin soji, yayin da manyan wurare ke ganin an samu karin jami’an soji da motoci masu sulke.

Daruruwan sojoji rufe da fuska an jibge su a ginin kafafen yada labarai na gwamnati, RTB, wanda ke nuni da cewa, za a iya yada labarai nan ba da jimawa ba.

An yi imanin cewa, tattaunawar ta wargaje tsakanin masu yunkurin juyin mulkin da ministan tsaro, Janar Barthelemy Simpore.

Lamarin dai na nufin juyin mulkin da aka yi a Afirka, wanda ya fara a shekarar 2020, ya bazu zuwa shekarar 2022.

Masu fafutuka a Mali, karkashin jagorancin Kanar Assimi Goita, sun tsige shugaba Ibrahim Boubacar Keita a watan Agustan 2018.

A watan Satumban 2021, manyan sojoji a Guinea, karkashin jagorancin Kanar Mamady Doumbouya, sun hambarar da shugaba Alpha Conde.

Sudan ta yi juyin mulki a watan Oktoban 2021 bayan yunkurin farko da bai yi nasara ba. Sojojin sun maido da ikon farar hula bayan wata yarjejeniya amma har yanzu suna cikin gwamnati.

nnn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnoni ku yi wa mutanen Æ™auyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faÉ—a ADC

Tsohon É—an jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

ÆŠan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buÆ™atun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...
X whatsapp