fidelitybank

Covid-19: Tuni NAFDAC ta kona allurar da ta lalace – Osagie

Date:

Gwamnatin tarayya ta mayar da martani kan rahoton, inda ta bayyana cewa akwai allurar wadda ta ke da karancin wa’adi wanda abu ne mai wuya ta iya kaiwa ga mutane ba tare da wa’adin ta ya kare ba.

Ministan lafiya, Dakta Osagie Ehanire ya bayyana cewa Najeriya ta yi amfani da allurar mai karancin wa’adi sama da milliyan goma kafin ta lalace, wanda hakan ya baiwa gwamnatin damar samun rarar kudi da su ka kai billiyan sha shida da digo hudu.

Ministan ya kuma bayyana dalilin da ya sanya Najeriya ta karbi allurar mai karacin wa’adi ya na mai cewa, saboda yawan al’umma da kasar ta ke da su da kuma saukin samu wanda hakan zai taimakawa Najeriyaa wajen rage kashe kudi.

Ya kuma tabbatar da cewa tuni hukumar NAFDAC ta kona allurar wanda ta riga ta lalace

national news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mun ceto tsohuwa ƴar shekaru 80 daga masu garkuwa – Ƴansanda

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa, ta ce ta ceto wata...

APC na taron kasu ruwa da tsaki

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya za ta gudanar da...

Matatar Ɗangote ta sake karya farashin fetur

Kamfanin Dangote da ya mallaki matatar mai ta Dangote...

Idan Isra’ila ta kai mana hari Amurka ce – Iran

Ministan harkokin wajen ƙasar Iran ya ce, gwamnatin Tehran...

Kotu ta daure mai kiwon Akuya bayan ta cinye shukokin gwamnatin Kano

Wata kotun majistare da ke Kano ta daure wasu...

‘Yansanda sun dakile yi garkuwa da mutane a Katsina

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta dakile wani yunkurin...

‘Yansanda sun dakume ‘Yan Fashi uku a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wasu ‘yan...

Jarumar Nollywood ta zama sojan ruwar Amurka

Fitacciyar jarumar nan ta Najeriya Grace Bassey wacce a...

Na yi takaicin barin Ancelloti daga Real Madrid – Carvajal

Dan wasan baya na kungiyar kwallon kafa ta Real...

Mu na shirin yin kawancen jam’iyya – PDP

Majalisar dattawa ta jam'iyyar PDP, ta bayyana shirin jam'iyyar...

Ana zanga-zanga a Binuwai sakamakon harbe Dalibi dan shekara 23

Wata zanga-zanga ta barke a Makurdi, babban birnin jihar...

A na cigaba da farautar Fursunonin Osun da suka tsere

Hukumar gyaran hali ta Najeriya (NCoS) ta ce, ta...
X whatsapp