fidelitybank

Copa Del Rey: Real Madrid za ta fuskanci Alcoyano

Date:

Real Madrid za ta yi tattaki zuwa Estadio El Collao da ke Alcoy a wasansu na farko a gasar, domin karawa da Alcoyano.

Shekaru biyu baya kenan, lokacin da kungiyar ta wulakanta kociyan kungiyar na wancan lokaci Zinedine Zidane da ‘yan wasansa bayan da suka sha kashi da ci 2-1.

Kungiyar wadda ta ke matakin aji na uku, wadda Alcoyano ta samu tikitin zuwa matakin na 32 a kakar wasa ta bana bayan da suka doke Levante da bugun daga kai sai mai tsaron gida, kuma wasan da suka yi ranar Juma’a a zagaye na gaba ya sa suka sake karawa da Madrid a gida.

Yanzu dai Carlo Ancelotti ke jagorantar Madrid, da alama Madrid ta kasance a matsayi mafi kyau fiye da yadda ta kasance a shekarar karshe da Zidane ya jagoranci kungiyar, bayan da ta samu gagarumin rinjaye a saman teburin La Liga kuma ta lashe wasanni biyar a gasar zakarun Turai na rukuni shida.

Barcelona za ta tunkari Linares Deportivo, wacce ta ke ajin matakin na uku, yayin da Atletico Madrid za ta fafata da Rayo Majadahonda.

Sevilla, wacce ke matsayi na biyu a gasar La Liga, za ta yi balaguro ne, domin karawa da Real Zaragoza wadda ta dauki kofin Copa sau shida, wadda ta fice daga gasar La Liga a 2012-13 kuma ta ci gaba da zama a rukunin Segunda.

Za a yi wasannin ne a tsakiyar mako daga 4-6 ga Janairu, in ji Hukumar FA (RFEF).

naija hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...

Iran ta zartar da hukuncin kisa a kan Mutane 3

Hukumomi a Iran sun zartar wa mutum uku hukuncin...

Ƴansanda sun kama ƙasurgumin ɗanbindiga a Kaduna

Rundunar Æ´ansandan jihar Kaduna ta ce, jami'an ta sun...

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...
X whatsapp