fidelitybank

Cinzarafi: An kori babban jami’i a jihar Naje sakamakon zagin Kwamishiniya

Date:

Gwamnatin Neja ta tabbatar da tsige sakataren hukumar sufuri ta Jihar, Abubakar Kolo, bisa zargin cin mutuncin kwamishiniyar sufuri, Hajiya Rahamatu Muhammad Yar’adua.

Shugaban ma’aikata, Hajiya Salamatu Abubakar ce ta bayyana hakan, a wata tattaunawa da ta yi da kwamitin harkokin sufuri na majalisar dokokin jihar a Minna ranar Alhamis.

An fara samun takun saka ne a yayin da a ke duba ayyukan kasafin kudin shekarar 2021 da kuma tantance kasafin kudin ma’aikatar sufuri ta 2022 da kwamitin majalisar kan harkokin sufuri ya yi a ranar Litinin.

Kwamishiniyar, Hajiya Ramatu Yaradua, ta yi zargin cewa sakataren ya ci mutuncinta a lokacin tantancewar.

Sai dai Abubakar ya ce a na ci gaba da gudanar da bincik,e domin bankado gaskiyar lamarin, inda ya kara da cewa mayar da aikin ba hukunci ba ne.

A jawabin sa babban sakataren ma’aikatar sufuri ta jihar, Alhaji Ibrahim Garba, ya ce, sakataren ya zagi kwamishinan ne a lokacin da ya shaida wa kwamitin cewa kwamishinan bai fadi gaskiya ba kan batun motocin safa da a ka siya wa hukumar ta NSTA.

punch news paper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp