fidelitybank

Cinzarafi: An kori babban jami’i a jihar Naje sakamakon zagin Kwamishiniya

Date:

Gwamnatin Neja ta tabbatar da tsige sakataren hukumar sufuri ta Jihar, Abubakar Kolo, bisa zargin cin mutuncin kwamishiniyar sufuri, Hajiya Rahamatu Muhammad Yar’adua.

Shugaban ma’aikata, Hajiya Salamatu Abubakar ce ta bayyana hakan, a wata tattaunawa da ta yi da kwamitin harkokin sufuri na majalisar dokokin jihar a Minna ranar Alhamis.

An fara samun takun saka ne a yayin da a ke duba ayyukan kasafin kudin shekarar 2021 da kuma tantance kasafin kudin ma’aikatar sufuri ta 2022 da kwamitin majalisar kan harkokin sufuri ya yi a ranar Litinin.

Kwamishiniyar, Hajiya Ramatu Yaradua, ta yi zargin cewa sakataren ya ci mutuncinta a lokacin tantancewar.

Sai dai Abubakar ya ce a na ci gaba da gudanar da bincik,e domin bankado gaskiyar lamarin, inda ya kara da cewa mayar da aikin ba hukunci ba ne.

A jawabin sa babban sakataren ma’aikatar sufuri ta jihar, Alhaji Ibrahim Garba, ya ce, sakataren ya zagi kwamishinan ne a lokacin da ya shaida wa kwamitin cewa kwamishinan bai fadi gaskiya ba kan batun motocin safa da a ka siya wa hukumar ta NSTA.

natforce 
latest news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp