fidelitybank

Cutar Lassa: Mutum 80 sun mutu a Najeriya – NCDC

Date:

Hukumar yaki da cututtuka masu yaduwa ta kasa (NCDC) ta tabbatar da mutuwar mutane 80 wanda su ka kamu da cutar Zazzabin Lassa.

Hukumar ta tabbatar da hakan ne a taronta na bayar da rahoto kan barkewar cutar a Abuja, yayin ganawa da manema labarai.

Kawo yanzu an samu mutum 434 da su ka kamu da cutar a fadin Najeriya.

NCDC ta ce, daga watan Janairun 2021 zuwa yanzu, mutum 434 sun kamu da cutar, sannan mutum 80 sun mutu daga jihohi 17 da kananan hukumomi 63 da ke Najeriya,

Ta kuma ce, wannan cutar a Najeriya kamar sauran kasashe ta fi bayyana ne a lokacin sanyi, kamar daga watan Nuwamba zuwa watan Mayu a duk shekara.

Hukumar ta bayyana cewa, Jihar Edo na da mutum 192, Ondo 150, Taraba 21, Ebonyi 17, Bauchi 15, sai Benuwai  mutum 8.

Filato na da mutum 8, yayin da Kaduna ke dauke da mutum 7 da su ka kamu.

Sauran jihohin sun hadar sa Enugu da mutum 5, Nasarawa na da 3,  Kogi na da 3, Cross River na da mutum 1, Imo na da mutum 1, Anambra na da mutum 1, Delta na da mutum 1, sai jihar Abiya mai mutum 1.

 

latest nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp