fidelitybank

Cinzarafi: An kori babban jami’i a jihar Naje sakamakon zagin Kwamishiniya

Date:

Gwamnatin Neja ta tabbatar da tsige sakataren hukumar sufuri ta Jihar, Abubakar Kolo, bisa zargin cin mutuncin kwamishiniyar sufuri, Hajiya Rahamatu Muhammad Yar’adua.

Shugaban ma’aikata, Hajiya Salamatu Abubakar ce ta bayyana hakan, a wata tattaunawa da ta yi da kwamitin harkokin sufuri na majalisar dokokin jihar a Minna ranar Alhamis.

An fara samun takun saka ne a yayin da a ke duba ayyukan kasafin kudin shekarar 2021 da kuma tantance kasafin kudin ma’aikatar sufuri ta 2022 da kwamitin majalisar kan harkokin sufuri ya yi a ranar Litinin.

Kwamishiniyar, Hajiya Ramatu Yaradua, ta yi zargin cewa sakataren ya ci mutuncinta a lokacin tantancewar.

Sai dai Abubakar ya ce a na ci gaba da gudanar da bincik,e domin bankado gaskiyar lamarin, inda ya kara da cewa mayar da aikin ba hukunci ba ne.

A jawabin sa babban sakataren ma’aikatar sufuri ta jihar, Alhaji Ibrahim Garba, ya ce, sakataren ya zagi kwamishinan ne a lokacin da ya shaida wa kwamitin cewa kwamishinan bai fadi gaskiya ba kan batun motocin safa da a ka siya wa hukumar ta NSTA.

vanguard newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Shettima ya yi wa iyalan marigayi Muhammadu Buhari ta’aziyya a Landan

Mataimakin shugaban Najeriya Kashim Shettima ya yi wa wasu...

Indiya na jimamin mutuwar Buhari – Modi

Firaministan India Narendra Modi, ya shiga jerin shugabanni da...

Kungiyar Gwamnoni sun bayar da hutu kan mutuwar Buhari

Ƙungiyar gwamnonin arewa maso yammacin Najeriya sun bayyana kaɗuwarsu...

Tinubu ya bayar da hutu don yin ta’azziyar Buhari

Gwamnatin tarayya ta ayyana gobe Talata, 15 ga watan...

Shettima ya isa Landan domin dawo da gawar marigayi Muhammadu Buhari

A safiyar yau Litinin ne mataimakin shugaban Najeriya Kashim...

Najeriya ta yi rashin Buhari – Obasanjo

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana rasuwar tsohon...

Tabbas Buhari mutum ne mai kyakyawan halaye mai kishin kasa – IBB

Tsohon shugaban mulkin soji a Najeriya, Janar Ibrahim Babangida,...

Tabbas Buhari dan kishin kasa ne – Tinubu

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana tsohon Shugaban Ƙasa,...

Najeriya ta yi rashin Dattijo – Atiku Abubakar

Tsohon Mataimakin Shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana Muhammadu...

Buhari ya yi rayuwa mai sauki – Tajudeen

Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya Tajudeen Abba ya miƙa ta'aziyyar...

A Daura za a yi jana’izar Buhari – Radda

Gwamnan Katsina Dikko Umaru Radda ya ce iyalan Muhammadu...

Ƴan Najeriya na cece-kuce dangane da rasuwar Muhammadu Buhari

Mutuwar shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ta bar cece-kuce ga...
X whatsapp