fidelitybank

Cin Hanci: Muhammadu Buhari ya karrama mutane 3 harda dalibi

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karrama wasu ma’aikatan gwamnati guda Biyu, Muhammad Ahmad da Nelson Okoronkwo da kuma wani dalibi dan Najeriya a wanda ya ke karatu a kasar Japan, bisa nuna abin koyi na gaskiya da rikon amana da su ka yi.

Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya, NAN, ya rawaito cewa, Tukur wanda shine mataimakin kwamandan a bangaren sha da fataucin miyagun kwayoyi, wanda a kwannan ya gano tare da kaddamarwa da hukumar Dala dubu 24,500 wanda wani dilan kwayoyi ya bayar a matsayin cinhanci, wanda kudaden na nufi ne a matsayin toshiya da za a yi da su kan hana binciken hodar Iblis wanda ta kai nauyin kilo 28, kuma kudin ta ya tasarwa biloyin Naira.

Shi kuwa Ikenna Nweke, wanda dalibi ne mai karatun digiri na Uku a jami’ar kasar Japan, kuma dan jihar Imo, ya gano wata jakar kudi da ke dauke da makudan kudade da wasu kayayyaki masu daraja, ya kuma mayar da su ga ‘yan sandan Japan, inda kuma ya ki amincewa da kashi 10 na kudaden da ya samu a lokacin da aka ba shi tukwicin.

daily post news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp