fidelitybank

Cin Hanci: Muhammadu Buhari ya karrama mutane 3 harda dalibi

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karrama wasu ma’aikatan gwamnati guda Biyu, Muhammad Ahmad da Nelson Okoronkwo da kuma wani dalibi dan Najeriya a wanda ya ke karatu a kasar Japan, bisa nuna abin koyi na gaskiya da rikon amana da su ka yi.

Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya, NAN, ya rawaito cewa, Tukur wanda shine mataimakin kwamandan a bangaren sha da fataucin miyagun kwayoyi, wanda a kwannan ya gano tare da kaddamarwa da hukumar Dala dubu 24,500 wanda wani dilan kwayoyi ya bayar a matsayin cinhanci, wanda kudaden na nufi ne a matsayin toshiya da za a yi da su kan hana binciken hodar Iblis wanda ta kai nauyin kilo 28, kuma kudin ta ya tasarwa biloyin Naira.

Shi kuwa Ikenna Nweke, wanda dalibi ne mai karatun digiri na Uku a jami’ar kasar Japan, kuma dan jihar Imo, ya gano wata jakar kudi da ke dauke da makudan kudade da wasu kayayyaki masu daraja, ya kuma mayar da su ga ‘yan sandan Japan, inda kuma ya ki amincewa da kashi 10 na kudaden da ya samu a lokacin da aka ba shi tukwicin.

vgn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp