fidelitybank

Cin hanci da rashawa: Najeriya ta sami maki 24 cikin 100 – TI

Date:

Najeriya ta yi kasa da matsayi daya a cikin kididdigar da ake yi na yaki da cin hanci da rashawa (CPI) a shekarar 2021 da kungiyar Transparency International ta fitar a ranar Talata.

Najeriya ta sami maki 24 cikin maki 100 a cikin kididdigar na 2021, wanda aka bayyana a shafin TI na Twitter @TranperencITng.

Wannan dai ita ce shekara ta biyu a jere a Najeriya da koma bayanta a kimar TI ta CPI, inda makin kasar ya ragu daga 26 a shekarar 2019 zuwa 25 a kimar shekarar 2020, kuma ya kara zuwa 24 a sabon jadawalin na shekarar 2021.

Najeriya ta rike matsayi na 149 a cikin kasashe 180 da aka gudanar da bincike a kan lamarin, wanda hakan ya sa ta zama kasa ta biyu a yammacin Afirka da aka fi cin hanci da rashawa.

Matsayin na iya zama manuniya cewa, cin hanci da rashawa ya yi tsanani a cikin shekaru.

nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naÉ—in...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa Æ´an wasan...

Super Falcons ta sauka a Abuja tare da yin zagayen nuna kofi

Tawagar Super Falcons ta Najeriya sun isa Abuja bayan...

Za a fuskanci katsewar wutar lantarki a Legas tsawon kwana 25

Masu amfani da wutar lantarki a jihar Legas na...

‘Yan Najeriya ku daina bayar da bayan katin dan kasar ku – NIMC

Hukumar Kula da shaidar ɗan ƙasa (NIMC), ta bayyana...

Likitoci a Legas sun fara yajin aiki saboda rage musu albashi

Ƙungiyar likitoci ta Legas (Medical Guild), wacce ke ƙarƙashin...

Yan Bindiga sun yi wa Mutane 38 yankan Rago a Zamfara

Ƴanbindiga sun kashe wasu mutum 38 ta hanyar yi...
X whatsapp