fidelitybank

Buhari da Gwamnoni da masu ruwa da tsaki sun halarci auren dan Ikpeazu

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari da wasu Gwamnoni da sauran manyan baki sun halarci daurin auren dan Gwamna Okezie Ikpeazu a Umuahia dake Jihar Abia.

Dan Ikpeazu, Ango Jachimike ya auri masoyiarsa wanda ya ke kauna, Chidinma Onwuenyi, ranar Lahadi.

PlatinumPost ta ruwaito cewa cocin Seventh-day Adventist Church a ka gudanar da bikin auren a na taron kasa da kasa dake Umuahia.

Buhari wanda ya samu wakilcin Dakta Uche Ogah, wanda shi ne karamin ministan ma’adinai da karafa, ya shawarci ma’auratan da su sanya Allah ya zama ginshikin aurensu ta hanyar yin addu’a tare.

Ya bukaci ma’auratan da su kiyaye dabi’un iyali a kokarinsu na gina gida mai nagarta da kuma zama albarka ga tsararrakinsu.

Har ila yau, Uwargidan shugaban Najeriya, Aisha Buhari, wanda ta samu wakilcin Miss Ogonnia Umahi, ta ce taron ya kasance tunatarwa cewa aure ya kasance haÉ—in gwiwa wanda ya kamata a yi bikin cikin soyayya.

tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

ArziÆ™in Najeriya ya Æ™aru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

ÆŠan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai Æ™arfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...
X whatsapp