fidelitybank

Buhari da Gwamnoni da masu ruwa da tsaki sun halarci auren dan Ikpeazu

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari da wasu Gwamnoni da sauran manyan baki sun halarci daurin auren dan Gwamna Okezie Ikpeazu a Umuahia dake Jihar Abia.

Dan Ikpeazu, Ango Jachimike ya auri masoyiarsa wanda ya ke kauna, Chidinma Onwuenyi, ranar Lahadi.

PlatinumPost ta ruwaito cewa cocin Seventh-day Adventist Church a ka gudanar da bikin auren a na taron kasa da kasa dake Umuahia.

Buhari wanda ya samu wakilcin Dakta Uche Ogah, wanda shi ne karamin ministan ma’adinai da karafa, ya shawarci ma’auratan da su sanya Allah ya zama ginshikin aurensu ta hanyar yin addu’a tare.

Ya bukaci ma’auratan da su kiyaye dabi’un iyali a kokarinsu na gina gida mai nagarta da kuma zama albarka ga tsararrakinsu.

Har ila yau, Uwargidan shugaban Najeriya, Aisha Buhari, wanda ta samu wakilcin Miss Ogonnia Umahi, ta ce taron ya kasance tunatarwa cewa aure ya kasance haÉ—in gwiwa wanda ya kamata a yi bikin cikin soyayya.

legit nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp