fidelitybank

Bincike: An kashe sojoji 966 a shekara guda

Date:

Wani rahoto da wata cibiyar tattara bayanan sirri ta SB Morgen Intelligence ta wallafa, ta ce an kashe jami’an tsaro a Najeriya da su ka kai 966 a shekara guda.

Cibiyar ta saki rahoton ne a ranar Alhamis, bayan tattara bayanan sirrin da ta yi na hare-hare da aka kai wa jami’an tsaro daga watan Oktoban 2020 zuwa Satumbar 2021.

Rahoton ya bayyana cewar, ma’anar yaÆ™i a matsayin duk wani rikici da a ka kashe mutum aÆ™alla 1,000 saboda wannan za su iya cewa Najeriya na cikin yaÆ™i.

Zuwa yanzu babu wani martani daga hukumomin tsaron Najeriya game da rahoton kamar yadda BBC ta shaida.

AlÆ™alumman rahoton na SB Morgan sun bayyana cewa an kashe sojoji 642 da Æ´an sanda 322 a cikin hare-haren da ‘yan bindiga suka kai wa jami’an tsaro a cikin watanni 12.

An kuma kashe jami’an tsaron kare fararen hula na Civil Defence 11 na jami’an hukumar kwastan biyar da DSS biyu da jami’an shige da fice guda biyu da jami’in hukumar kiyaye haÉ—urra guda.

Rahoton ya kuma ce, na kashe a kalla ‘yan bindiga 1,989, yayin da aka kashe mayaÆ™an Boko Haram 973 sai kuma ‘Æ´an kungiyar asiri 290.

Kazalika mutum 129 ne suka mutu daga cikin ‘yan sintiri da mutum 100 daga masu fafutukar kafa Æ™asar Biafra da masu fashi da makami 99 da Æ´an bindiga masu satar mutane domin kuÉ—in fansa 88.

Sai dai rahoton bai mayar da hankali ba kan yawan fararen hula da aka kashe. Kamfanin ya ce ya mayar da hankali ne kan waÉ—anda rikicin ya shafa kai-tsaye waÉ—anda ke faÉ—a da jami’an tsaro.

Rahoton ya kuma ce alÆ™alummansa ba su shafi mutanen da aka kashe ba a harin da ya shafi na Æ´an ta’adda ko Æ´an bindiga.

 

 

 

 

 

 

 

latest news in lokoja, kogi state

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp