fidelitybank

Bincike: An kashe sojoji 966 a shekara guda

Date:

Wani rahoto da wata cibiyar tattara bayanan sirri ta SB Morgen Intelligence ta wallafa, ta ce an kashe jami’an tsaro a Najeriya da su ka kai 966 a shekara guda.

Cibiyar ta saki rahoton ne a ranar Alhamis, bayan tattara bayanan sirrin da ta yi na hare-hare da aka kai wa jami’an tsaro daga watan Oktoban 2020 zuwa Satumbar 2021.

Rahoton ya bayyana cewar, ma’anar yaÆ™i a matsayin duk wani rikici da a ka kashe mutum aÆ™alla 1,000 saboda wannan za su iya cewa Najeriya na cikin yaÆ™i.

Zuwa yanzu babu wani martani daga hukumomin tsaron Najeriya game da rahoton kamar yadda BBC ta shaida.

AlÆ™alumman rahoton na SB Morgan sun bayyana cewa an kashe sojoji 642 da Æ´an sanda 322 a cikin hare-haren da ‘yan bindiga suka kai wa jami’an tsaro a cikin watanni 12.

An kuma kashe jami’an tsaron kare fararen hula na Civil Defence 11 na jami’an hukumar kwastan biyar da DSS biyu da jami’an shige da fice guda biyu da jami’in hukumar kiyaye haÉ—urra guda.

Rahoton ya kuma ce, na kashe a kalla ‘yan bindiga 1,989, yayin da aka kashe mayaÆ™an Boko Haram 973 sai kuma ‘Æ´an kungiyar asiri 290.

Kazalika mutum 129 ne suka mutu daga cikin ‘yan sintiri da mutum 100 daga masu fafutukar kafa Æ™asar Biafra da masu fashi da makami 99 da Æ´an bindiga masu satar mutane domin kuÉ—in fansa 88.

Sai dai rahoton bai mayar da hankali ba kan yawan fararen hula da aka kashe. Kamfanin ya ce ya mayar da hankali ne kan waÉ—anda rikicin ya shafa kai-tsaye waÉ—anda ke faÉ—a da jami’an tsaro.

Rahoton ya kuma ce alÆ™alummansa ba su shafi mutanen da aka kashe ba a harin da ya shafi na Æ´an ta’adda ko Æ´an bindiga.

 

 

 

 

 

 

 

www.legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...

Iran ta zartar da hukuncin kisa a kan Mutane 3

Hukumomi a Iran sun zartar wa mutum uku hukuncin...

Ƴansanda sun kama ƙasurgumin ɗanbindiga a Kaduna

Rundunar Æ´ansandan jihar Kaduna ta ce, jami'an ta sun...

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...
X whatsapp