fidelitybank

APC za ta gudanar da babban taron ta a watan Fabrairu

Date:

Jam’iyyar APC za ta shirya babban taronta na kasa a ranar 6 ga Fabrairu na shekarar 2022.

Wani babban jami’i a sakatariyar jam’iyyar ta kasa da ke Abuja, ya shaida wa wakilinmu a daren Laraba cewa, manyan shugabannin jam’iyyar na tunanin ranar 6 ga watan Fabrairu, domin gudanar da babban taron.

A kwanakin baya ne shugaban kwamitin tsare-tsare na rikon kwarya na jam’iyar Gwamna Mai Mala Buni, ya jagoranci tawagar wasu masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC, zuwa wata ganawa da shugaban kasa Muhammadu Buhari, inda aka yanke shawarar cewa jam’iyyar za ta gudanar da babban taronta na kasa a watan Fabrairum sai dai kuma ba a sanar da takamaiman ranar ba.

Amma da ya ke zantawa da wakilinmu, wata majiya mai karfi a jam’iyyar APC ta ce, “A yanzu haka muna tunanin ranar 6 ga watan Fabrairu, domin gudanar da babban taron.”

bbc nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp