fidelitybank

APC za ta gudanar da babban taron ta a watan Fabrairu

Date:

Jam’iyyar APC za ta shirya babban taronta na kasa a ranar 6 ga Fabrairu na shekarar 2022.

Wani babban jami’i a sakatariyar jam’iyyar ta kasa da ke Abuja, ya shaida wa wakilinmu a daren Laraba cewa, manyan shugabannin jam’iyyar na tunanin ranar 6 ga watan Fabrairu, domin gudanar da babban taron.

A kwanakin baya ne shugaban kwamitin tsare-tsare na rikon kwarya na jam’iyar Gwamna Mai Mala Buni, ya jagoranci tawagar wasu masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC, zuwa wata ganawa da shugaban kasa Muhammadu Buhari, inda aka yanke shawarar cewa jam’iyyar za ta gudanar da babban taronta na kasa a watan Fabrairum sai dai kuma ba a sanar da takamaiman ranar ba.

Amma da ya ke zantawa da wakilinmu, wata majiya mai karfi a jam’iyyar APC ta ce, “A yanzu haka muna tunanin ranar 6 ga watan Fabrairu, domin gudanar da babban taron.”

bbc naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp